Manchester City ta doke Manchester United da ci 3-0 a wasan Premier league mako na 4

Manchester City ta doke Manchester United da ci 3-0 a wasan Premier league mako na 4

Kungiyar kwallon kafar Manchester City ta lallasa babbar abokiyar hamayyarta Manchester United da ci 3-0 a filin wasa na Etihad a wasan Premier league mako na 4.

Fil Foden shine Wanda ya fara zura kwallon farko a ragar United a mintuna na 18 da fara wasan kafin Ealing Haaland ya zura kwallo ta biyu da ta uku bayan an dawo hutun rabin lokaci a mintuna na 53 da 68.

Yanzu Manchester City ta koma mataki na 8 a teburin na premier league da maki 6 yayin da United ta koma mataki na 14 da maki 4.



SHARE THIS

Author:

I am a blogger by passion and a Website developer by profession, I am currently the CEO of Hausalive.com.ng, a website that brings you a daily needful and useful contents.

0 Comments: