Adadin wadanda suka mutu a gobarar da ta tashi a kasuwar Karachi a Fakistan ya kai mutum 14.

Adadin wadanda suka mutu a gobarar da ta tashi a kasuwar Karachi a Fakistan ya kai mutum 14.

Adadin wadanda suka mutu sakamakon gobara da ta tashi a wata cibiyar kasuwanci a birnin Karachi a karshen mako ya kai akalla 14, a cewar hukumomin Pakistan, yayin da ake ci gaba da neman mutane sama da 50 da suka bata.

Mataimakin babban sufeton ‘yan sandan Kudu, Syed Asad Raza, ya shaidawa jaridar Dawn a yau Litinin cewa, jami’an ceto sun sake gano wasu gawarwaki takwas tun da yammacin ranar Lahadi, wanda ya kai adadin wadanda suka mutu daga shida zuwa 14.


SHARE THIS

Author:

I am a blogger by passion and a Website developer by profession, I am currently the CEO of Hausalive.com.ng, a website that brings you a daily needful and useful contents.

0 Comments: