Yadda Wata Yarinya Ta Kashe Kanta Bayan Iyayenta Sun Hana Ta Auren Wanda Take So.

Yadda Wata Yarinya Ta Kashe Kanta Bayan Iyayenta Sun Hana Ta Auren Wanda Take So.

Wata yarinya mai suna Hauwa'u Sani ta rasa ranta bayan da ake zargin ta kashe kanta ta hanyar shan maganin fesa kwari (fiyà-fiyà), sakamakon hana ta auren saurayin da take so.

Bincike ya nuna cewa lamarin ya faru ne a garin Ƴankara, da ke ƙaramar hukumar Faskari a jihar Katsina.

Wani mazaunin yankin, Fahad Danladi, ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya ce al'ummar yankin sun shiga jimami bayan wannan abin takaici.

Source: Rariya

0 $type={blogger}: