‘Yan sanda a birnin Tel Aviv sun tarwatsa daruruwan masu zanga-zanga a yay Asabar wadanda suka fito domin nuna adawa da hare-haren Isra’ila tare da Amurka kan Iran, wanda yanzu ya shiga wata na biyu.
Rahotannin kafafen yaɗa labarai na cikin gida sun ce an kama mutane har 18 zuwa yanzu, yayin da har yanzu dokokin takaita taruka a lokacin yaƙi ke ci gaba da aiki a ƙasar.

0 Comments:
Post a Comment