Iran ta Kai munanan harin Makami Mai Linzami a kusa da cibiyar Nukiliyar Israi'la inda Mutane 6 Suka mutu, yayin da sama da mutane 100 Suka Jikkata a Arad, dake Kudancin Isra’ila.
Kamfanin dillancin labarai na Anadolu ya ruwaito cewa an kwashe mutane 64 da suka jikkata daga wurin da harin ya afku, ciki har da mutum 7 da ke cikin mawuyacin hali, yayin da wasu 15 ke cikin matsakaicin hali.
Haka kuma, majalisar ministocin Isra’ila na gudanar da wani taron gaggawa ta wayar tarho domin tattauna halin da ake ciki bayan hare-haren da aka kai a Dimona da kuma Arad.
A wani ɓangare, rundunar sojin Isra’ila ta bayyana cewa wani makami mai linzami na Iran mai nauyin kilogram 450 ya faɗi a cikin birnin Arad, inda ta amince cewa ba ta samu nasarar kakkabe shi ba kafin ya faɗo.
News Translation in English Language.
Iranian Missile Strike Kills 6, Injures Over 100 Near Israel’s Nuclear Facility.
At least six people have been confirmed dead and more than 100 others injured following a major Iranian missile strike near Israel’s nuclear facility in Arad, southern Israel.
According to reports by Anadolu Agency, 64 injured victims were evacuated from the scene, including seven in critical condition and 15 in moderate condition.
In response to the attack, Israel’s cabinet held an emergency phone meeting to assess the situation, particularly following strikes reported in Dimona and Arad.
Meanwhile, the Israeli military confirmed that a 450-kilogram Iranian missile struck the city of Arad, acknowledging that it failed to intercept the projectile before impact.
The incident comes amid escalating tensions between Iran and Israel, raising further concerns across the international community.

0 Comments:
Post a Comment