An karrama dalibin da yafi kowa hazaka a Jami'ar ABU Zaria da tallafin Naira miliyan 10 a lokacin bikin yayen dalibanta karo na 45.
Dalibin mai suna AYODELE JOSEPH BABALOLA Wanda ke sashin ilimin na'ura mai kwakwalwa ya samu kyautar tallafin karatu na SEPP naira miliyan ₦10m ne, bayan ya kammala karatunsa da CGPA 4.92.

0 Comments:
Post a Comment