Wasannin da za'a fafata a yau tsakin Senegal da Masar da Kuma Nigeria da Morocco a wasan Afcon2025

Wasannin da za'a fafata a yau tsakin Senegal da Masar da Kuma Nigeria da Morocco a wasan Afcon2025

Yau za'a yi fafatawan Neman kaiwa matakin zagayen karshe na cin kofin nahiyar Afrika na Afcon2025 Inda Kasashen.

Senegal🇸🇳 da Masar🇪🇬 zasu kece raini a tsakaninsu da misalin karfe 6pm yayin da Najeriya🇳🇬  da Moroko🇲🇦 zasu kece raini a tsakaninsu da misalin karfe 9pm.



SHARE THIS

Author:

I am a blogger by passion and a Website developer by profession, I am currently the CEO of Hausalive.com.ng, a website that brings you a daily needful and useful contents.

0 Comments: