Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya caccaki Kungiyar Tarayyar turai EU game da aiyana Rundunar IRGC a matsayin kungiyar ta'addaci.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya aiyana ikirarin da kungiyar Tarayyar turai EU ta yi na ayyana Rundunar kare juyin juya halin ƙasar Iran, IRGC a matsayin kungiyar ta'addanci da cewa munafunci ne, yayin da take ci gaba da kare Isra'ila daga alhakin yakin da ta yi na kisan kare dangi a Gaza.
_1.jpeg)
0 Comments:
Post a Comment