Matawalle zai aurar da ’ya’yansa maza da mata guda tara a Abuja.

Matawalle zai aurar da ’ya’yansa maza da mata guda tara a Abuja.

Tsohon Gwamnan jhar Zamfara Kuma Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle zai aurar da ’ya’yansa maza da mata guda tara a Abuja.

A cikin Katin gayyatar daurin auren  wanda ya yadu a shafukan sada zumunta, an bayya cewa za'a gudanar da bikin daurin auren ne a ranar Asabar da karfe 1:30 na rana ranar 6 ga watan Fabrairu, a babban masallacin Abuja.

Sunayen yaran sune: Ibrahim, Suraj, Safiya, Maryam, Aisha, Fahad, Muh’d, Nana Firdausi, da Farida.


SHARE THIS

Author:

I am a blogger by passion and a Website developer by profession, I am currently the CEO of Hausalive.com.ng, a website that brings you a daily needful and useful contents.

0 Comments: