Yadda aka gudanar da jana'izar Falasdinawan da Israi'la ta kashe a gidajen yarin kasar


Daruruwan Falasdinawa ne suka taru a Deir Al Balah don yin bankwana da fursunoni 54 da aka kasa tantance su, daga cikin gawarwaki 165 da Isra'ila ta mayar tun ranar 14 ga watan Oktoba karkashin yarjejeniyar tsagaita bude wuta.

Ofishin yada labarai na gwamnatin Falasdinu a Gaza ya ba da rahoton alamun azabtarwa da suka hada da  zarge wuyan gawarwakin kafin a kashe su, da harbin bindiga na kusa, tare da wasu gawarwakin da ke nuna alamun tankoki sun bi ta kan su.


SHARE THIS

Author:

I am a blogger by passion and a Website developer by profession, I am currently the CEO of Hausalive.com.ng, a website that brings you a daily needful and useful contents.

0 Comments: