An ayyana Shugaban kasa mai ci Alassan Ouattara a matsayin wanda ya lashe zaben Ivory Coast karo na hudu a jere.

An ayyana Shugaban kasa mai ci Alassan Ouattara a matsayin wanda ya lashe zaben Ivory Coast karo na hudu a jere.

Shugaba Alassane Ouattara ya sake lashe zaben shugaban kasa a Ivory Coast, kamar yadda sakamakon wucin gadi ya nuna.

Hukumar zaben kasar mai zaman kanta ne ta sanar a yau litinin cewa dan takarar mai shekaru 83 ya lashe zaben karo na hudu da kashi 89.77 na kuri'un da aka kada.

SHARE THIS

Author:

I am a blogger by passion and a Website developer by profession, I am currently the CEO of Hausalive.com.ng, a website that brings you a daily needful and useful contents.

0 Comments: