Kasar Iran ta zartar da hukuncin kisa kan daya daga cikin manyan 'yan leken asiri' ga Isra'ila

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan daya daga cikin manyan 'yan leken asiri' ga Isra'ila.

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan daya daga cikin manyan 'yan leken asiri' ga Isra'ila.

Kasar Iran ta zartar da hukuncin kisa kan wani mutum mai suna Bahman Choubi-asl a yau Litinin, inda ta ce wanda ake tuhuma yana daya daga cikin masu leken asiri mafi muhimmanci ga Isra'ila a Iran. 

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan mutane da dama a wannan shekaran wadanda ta zarga da alaka da hukumar leken asiri ta Mossad ta Isra'ila da kuma gudanar da ayyukanta a kasar.



SHARE THIS

Author:

I am a blogger by passion and a Website developer by profession, I am currently the CEO of Hausalive.com.ng, a website that brings you a daily needful and useful contents.

0 Comments: