Manchester United ta doke Manchester City da ci 2-0 a wasan Premier League mako na 22

Manchester United ta doke Manchester City da ci 2-0 a wasan Premier League mako na 22

Manchester United ta samu nasaran doke babban abokiyar hamayyar ta Manchester City da ci 2-0 a wasan Premier League mako na 22.

Dan wasan gaban United Bryan Mbeumo ne ya zura kwallon farko bayan an dawo hutun rabin Lokaci a minti na 65 kafin daga bisani Patrick Dorgu ya zura kwallo ta biyu a miinti na 76


SHARE THIS

Author:

I am a blogger by passion and a Website developer by profession, I am currently the CEO of Hausalive.com.ng, a website that brings you a daily needful and useful contents.

0 Comments: