Kungiyar kwallon kafar kasar Morocco yan kasa da Shekaru 20 sun lashe gasar cin kofin Duniya na 2025

Kungiyar kwallon kafar kasar Morocco yan kasa da Shekaru 20 sun lashe gasar cin kofin Duniya na 2025

Kasar Morocco ta samu nasaran lashe gasar cin kofin Duniya na yan kasa da Shekaru 20 bayan da ta doke kasar Argentina da ci 2-0 a wasan karshe.

Nasaran da Morocco ta samu ya zama na biyu a tarihin Africa bayan nasaran da Ghana ta yi na lashe gasar a Shekarun 2009.

Dan wasan Morocco Yassir Zabiri Wanda ke taka leda a Kungiyar kwallon kafar FC Famalicao dake kasar Portugal ne ya zura duka kwallayen tun kafin a tafi hutun rabin lokaci.


SHARE THIS

Author:

I am a blogger by passion and a Website developer by profession, I am currently the CEO of Hausalive.com.ng, a website that brings you a daily needful and useful contents.

0 Comments: