Kasashe hudu (4) da zasu fafata domin fitar da wacce zata wakilci nahiyar Afrika a wasannin kifa daya kwala na cin kofin Duniya na 2026, inter-confederation play-offs a kasar Mexico.

 Kasashe hudu (4) da zasu fafata domin wakiltar nahiyar Afrika a wasannin kifa daya kwala na cin kofin Duniya, inter-confederation play-offs

Kasashe hudu (4) da zasu fafata domin fitar da wacce zata wakilci nahiyar Afrika a wasannin kifa daya kwala na cin kofin Duniya na 2026, inter-confederation play-offs a kasar Mexico.

Nigeria da Gabon zasu kece raini a wasan kifa daya kwala don fitar da kasar da zata wakilci nahiyar Afrika a inter-confederation play-offs .

Nigeria da Gabon zasu kece raini a wasan kifa daya kwala don neman gurbin shiga gasar cin kofin Duniya na 2026.


Kasashen Najeriya da Gabon da 

Kamaru da Jumhuriyar Dimokwaradiyar Congo  sune Kasashe hudun da zasu fafata a tsakaninsu domin fitar da Wanda zai wakilci nahiyar Afrika a inter-confederation play-offs da za'a fafata a kasar Mexico a watan Maris na 2026.


Najeriya zata kece raini da Gabon a Ranar 13 ga watan nuwanban Yayin da Kamaru zata fafata da Jumhuriyar Dimokwaradiyar Congo a Ranar 14 ga watan nuwanban.

A Ranar 16 ga watan nuwanba Kasashen da suka yi nasara zasu kece raini a wasan karshe domin fitar da kasar da zata wakilci nahiyar Afrika a wasannin inter-confederation play-offs.

Za'a samu wakilcin kasa daya daga nahiyoyin AFC, CAF, CONMEBOL da OFC Yayin da Kasashe biyu zasu wakilci nahiyar CONCACAF domin fafatawa wajen cike gurbin Kasashe biyu a gasar cin kofin Duniya na 2026.



SHARE THIS

Author:

I am a blogger by passion and a Website developer by profession, I am currently the CEO of Hausalive.com.ng, a website that brings you a daily needful and useful contents.

0 Comments: